fidelitybank

APC ta lashe kujerun shugabannin kananan hukumomi 13 da na kansiloli 171 a Ebonyi

Date:

Hukumar zaben jihar Ebonyi, ta bayyana ‘yan takarar jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a matsayin wadanda suka lashe dukkanin kujerun shugabanni da kansiloli a zaben kananan hukumomin da aka gudanar a ranar Asabar.

Hukumar ta ce, jam’iyya mai mulki ta lashe zaben a dukkan kananan hukumomi 13 na jihar.

Shugaban Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Jihar (EBSIEC), Mista Jossy Eze, ne ya bayyana hakan a Abakaliki ranar Lahadi a hedikwatar hukumar.

A cewar Eze, APC ta lashe dukkan kujerun shugabannin kananan hukumomi 13 da na kansiloli 171.

Ya yabawa al’ummar kasar da suka tabbatar da cewa an gudanar da zaben cikin kwanciyar hankali da lumana.

“A bisa ikon da doka ta ba ni, na bayyana sakamakon shugabancin kowace karamar hukuma 13 kamar haka.

Sauran zababbun shugabannin APC sun hada da Chinedu Uburu, karamar hukumar Ebonyi; Chidiebere Uzor, Onicha LGA; Chinonso Ajah, Ohaozara LGA; Ibiam Nnajiofor, Afikpo North da Ekuma-Nkama Chima, Afikpo South.

legit news 
nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...
X whatsapp