fidelitybank

APC ta lashe dukannin zaben kananan hukumomin Borno

Date:

Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta lashe dukkan kujerun shugabanni 27 da kansiloli 312 a zaben kananan hukumomin jihar Borno da aka gudanar ranar Asabar.

Shugaban Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Jihar Borno, BOSIEC, Alhaji Lawan Maina ne ya bayyana haka a lokacin da yake bayyana sakamakon zaben da aka gudanar ranar Lahadi a Maiduguri.

“Bayan gudanar da zaben a ranar Asabar, a yau mun samu sakamako daga kananan hukumomi 27 kamar yadda doka ta ba mu a karkashin sashe na 10.

“A matsayina na babban jami’in yada labarai na jiha, na karanta sakamakon kamar haka:-

“Jam’iyya mai mulki, APC ta lashe dukkan shugabannin kananan hukumomin jihar 27.

“Hakazalika, jam’iyya mai mulki ta lashe dukkan kansiloli 312 (kansiloli) a daukacin kananan hukumomin jihar.

“Da wannan, mun zo karshen wannan atisayen kuma za a gabatar da takardar shaidar ga wadanda suka yi nasara a wani lokaci da za a bayyana nan ba da jimawa ba,” in ji Maina.

spw

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar Ĉ´ansandan jihar Kaduna, sun buĈ™aci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi Ĉ™ungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban Ĉ™aramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp