fidelitybank

APC ta kama babban Kifi na dawowar Pius Anyim zuwa jam’iyyar mu – Ganduje

Date:

Abdullahi Ganduje, shugaban jam’iyyar All Progressives Congress na kasa, ya bayyana jam’iyyar APC a matsayin babbar jam’iyyar siyasa a Afrika.

Ganduje ya bayyana hakan ne a lokacin da yake maraba da tsohon shugaban majalisar dattawa, Pius Anyim, zuwa jam’iyyar, yana mai jaddada cewa “babban alheri ne”.

A cikin wata sanarwa da babban sakataren yada labaran sa, Edwin Olofu ya fitar a ranar Lahadi, Ganduje ya ce kwarewar Anyim zai yi amfani ga APC.

Kamfanin Dillancin Labaran Ƙasa ya bayar da rahoton cewa, tun da farko Ganduje ya karbi Anyim, wanda ya sauya sheka daga jam’iyyar adawa ta PDP zuwa APC a wani biki da aka yi a Abakaliki, babban birnin jihar Ebonyi.

Da yake jawabi, Ganduje ya ce: “Na yi farin ciki da karbar irin wannan muhimmin mutum a cikin jam’iyyarmu.

“Ina so in tabbatar muku a madadin Shugaba Bola Tinubu cewa, maraba da ku zuwa babbar jam’iyyar siyasa a Afirka.

“Ku tabbatar da cewa za mu ba ku dama daidai gwargwado kamar tsofaffin ’yan jam’iyyarmu domin ku zo kan tebur tare da dimbin gogewa da bin diddigin ku.”

tribune newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp