fidelitybank

APC ta kafa kwamitin sulhu na rikicin da ya dabaibaye jihar Oyo

Date:

A wani yunkuri na sasanta rikicin da suka taso daga majalissar dokokin jam’iyyar All Progressives Congress (APC) da na ‘yan takara a jihar Oyo gabanin zaben 2023, jam’iyyar ta kafa kwamitin sulhu na mutum 24.

Shugaban jam’iyyar a jihar Isaac Omodewu ne ya kaddamar da kwamitin a ranar Asabar a sakatariyar jam’iyyar dake Oke-Ado, Ibadan, babban birnin jihar.

Shugaban kwamitin sulhun shi ne Cif Olufemi Lanlehin yayin da Sakataren shi ne Alhaji Tajudeen Olanite.

Sauran mambobin kwamitin sun hada da Hadji Dr Ameed A Ayinde, Hon Lasun Adebunmi, Alhaji Gbadamosi Abu Adejare, Cif Timothy Alarape Jolaoso, Injiniya Oladayo Lawal, Cif Badmos Bukola, Sunday Ajadi, Hon Chief S. O. Olaoye, Balogun Gaphar Oyetola da Erelu Funke Olayanju.

Pastor Adewale Adepoju, Alhaji Kakako Ayinla, Alhaji Ramon Aderemi Sadiq, Hon Olorode Samuel Oluade, Otunba Kunle Folarin, Akande Abass, Alhaji Kareem Adebayo, Dr Adepeju Esan, Tunde Ajibola, Remi Olalekan, Injiniya Oke Kolawole da Hafeez Omobolaji Repete.

Da yake kaddamar da kwamitin, Shugaban jam’iyyar APC na Oyo ya bukaci ‘ya’yan jam’iyyar da su bai wa kwamitin hadin kai don ganin an shawo kan rikicin da ya dabaibaye jam’iyyar.

thisday news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...

Lakurawa sun kashe Mutane 15 a Sokoto

Wasu da ake zargin mambobin ƙungiyar Lakurawa ne sun...

Dan wasan Liverpool Diago Jota da Kaninsa sun mu a hadarin mota

Ɗan wasan ƙwallon ƙafar Liverpool kuma ɗan ƙasar Portugal,...

Mun shirya tunkarar APC a 2027 – ADC

A ranar Laraba ne manyan ƴan adawar siyasa suka...

Mun dagulawa Iran lisafi na tsawon shekaru biyu a nukiliyar ta – Amurka

Ma'aikatar tsaron Amurka ta ce bayannan leken asirinta ya...

INEC za ta fitar da sabbin ƙa’idojin duba sakamakon zaɓe

A shirye-shiryen da take yi gabanin babban zaɓen Najeriya...
X whatsapp