fidelitybank

APC ta ɗinkin barakar da ya kunno kai a Abia

Date:

Bangarorin biyu na jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a Abia, sun kawo karshen rikicin shugabancin da suka shafe shekaru takwas suna yi, tare da bayyana cewa “babu mai nasara, ba wanda ya ci nasara”.

Biyo bayan rikicin shugabanci da ya barke tsakanin tsohon shugaban jihar Cif Donatus Nwankpa da wani jigo a jam’iyyar Cif Ikechi Emenike, jam’iyyar ta koma gida-gida a shekarar 2014.

A shekarar 2015 bangaren Nwankpa ya gabatar da Cif Anyim Nyerere a matsayin dan takarar gwamna a kan Emenike, wanda ya tsaya takarar gwamna a karkashin Dr Emmanuel Ndukwe a matsayin shugaban kungiyar.

Jam’iyyar ta kuma gabatar da ‘yan takarar gwamna guda biyu tare da shugabannin bangarorin biyu a shekarar 2019, inda tsohon ministan ma’adinai da karafa, Cif Uche Ogah ya fafata da Emenike.

legit news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

INEC za ta fitar da sabbin ƙa’idojin duba sakamakon zaɓe

A shirye-shiryen da take yi gabanin babban zaɓen Najeriya...

Isra’ila ta amince da sharuɗɗan yarjejeniyar tsagaita wuta a Gaza

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce Isra'ila ta amince...

Buhari ba zai taɓa cin amanar Tinubu ba – Garba Shehu

Tsohon babban mataimaki na musamman kan harkokin yada labarai...

Mutane 207 ne suka mutu a ambaliyar Neja – NSEMA

Darakta Janar na Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta...

Jiga-jigan jam’iyyar PDP za su sauya sheƙa don tunkarar APC a 2027

Wasu jiga-jigan jam'iyyar PDP da suka hada da tsohon...

Za a ƙaddamar da jam’iyyar hammaya da za ta tunkari APC

Gamayyar jam'iyyun adawa a ranar Talata, ta amince da...

Sojoji sun kashe mayaƙan Boko Haram Takwas a jihar Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta sun kashe aƙalla...

Sauya sunan Kwaleji a Oyo ya fusata Dalibai

Ɗaliban kwalejin fasaha ta Ibadan sun gudanar da zanga-zanga...

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan Dantata

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta'aziyya...

Trump ba shi da hankali ko tunani a kan harajin sa – Elon Musk

Tsohon mai ba shugaban Amurka Donald Trump shawara kan...

Dangote ya rage man fetur lita 840

Matatar man Dangote ta rage farashin litar man fetur...
X whatsapp