fidelitybank

APC shiyyar Arewa ta kudiri aniyyar mara wa Tinubu da Shettima a 2023

Date:

Masu ruwa da tsaki na jam’iyyar All Progressives Congress (APC) shiyyar Arewa maso Yamma, sun kuduri aniyar amincewa da zaben tsohon gwamnan jihar Borno, Kashim Shettima, a matsayin mataimaki ga dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu.

An dauki wannan kudiri ne a Dutse, babban birnin jihar Jigawa, lokacin da mataimakin shugaban jam’iyyar APC na kasa (Arewa maso Yamma), Salihu Moh Lukman, ya jagoranci masu ruwa da tsaki a rangadin yankin.

Sanarwar da Sakataren Yada Labarai na Jam’iyyar APC na shiyyar Arewa maso Yamma, Malam Musa Mailafiya Mada, ya fitar a Abuja bayan kammala rangadin, ya bayyana cewa sun kuma tattauna dabarun kawo nasara a jam’iyyar.

“Batun daga cikin batutuwan da aka tabo a taron shi ne fitowar Kashim Shettima a matsayin abokin takarar dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar, Asiwaju Tinubu da kuma yadda ya kamata shiyyar ta tsayar da kanta wajen kawo wa jam’iyyar nasara a dukkan matakai.

Mahalarta taron sun kuduri aniyar yin aiki da hadin kan ‘ya’yan jam’iyyar tare da kara himma wajen zaburar da ‘yan Najeriya su zabi Bola Tinubu da Kashim Shettima a matsayin shugaban kasa da mataimakin shugaban kasar Najeriya da kuma dukkan ‘yan takarar jam’iyyar APC a zaben 2023. karanta.

news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...
X whatsapp