fidelitybank

APC na ƙara dunƙulewa wuri guda – Ganduje

Date:

Gwamna Abdullahi Ganduje na jihar Kano, ya ce, hanyar samar da yarjejeniya da aka amince da ita a babban taron jam’iyyar APC na kasa da aka gudanar a ranar Asabar da ta gabata ya kara wa jam’iyyar hadin kai da kuma kara karfi.

Ya ce, an samu nasarar gudanar da taron ne, sakamakon shawarwarin da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayar game da tsarin yarjejeniya.

“Haka zalika babban nasara ne idan aka duba hanyoyin da aka bi, domin fito da wannan tsarin. Na san kuna sane da cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari ya shawarce mu da mu ci gaba da tafiya tare,” in ji Ganduje a wata sanarwa da kakakinsa, Abba Anwar ya fitar.

“Ko da a cikin yanayin da yarjejeniya bai yi tasiri ba, dole ne su shiga zaben tare da dukkan hanyoyin da suka dace,” in ji gwamnan.

Ganduje ya kuma yi nuni da cewa APC ta fito da sabon salon shugabanci, inda ya kara da cewa hakan ya kara wa jam’iyyar hadin kai da kuma kara karfi.

nnnnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...

Duk wasu ƙawayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa ƙasar ta...

Faransa ba ta goyon bayan Amurka na kifer da gwamnatin Iran – Barrot

Ministan harkokin wajen Faransa ya ce, ƙasarsu ba ta...

Kotu a Kano ta ɗaure masu satar Yara

Babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a Miller...

Ba wata hujja da Amurka za ta kai wa Iran hari – Rasha

An gudanar da tattaunawa tsakanin shugaban Rasha Vladimir Putin...

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...
X whatsapp