fidelitybank

APC na kaddamar da shugabannin jihohi na jam’iyar

Date:

Shugaban kwamitin rikon kwarya na jam’iyyar APC, Mai Mala Buni, ya na rantsar da shugabannin jam’iyyar na jihohi a birnin tarayyar Abuja.

Wannan na zuwa ne makwanni kadan gabanin taron gangamin APC da za a yi a ranar 26 ga watan Fabrairu.

An samu tsaiko a wasu lokuta yayin gudanar da tarukan gangamin jam’iyyar a jihohi daban-daban na APC a Najeriya.

Rahoton da muke samu daga jaridar TheCable na cewa, a halin yanzu an tsaurara tsaro a sakateriyar jam’iyyar APC ta kasa dake babban birnin tarayya (FCT). Wannan mataki na zuwa ne daidai lokacin da Mai Mala Buni, shugaban kwamitin rikon kwarya na jam’iyyar, zai kaddamar da shugabannin jihohi a yau Alhamis 3 ga watan Fabrairu.

vangurd 
news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Barrister Sa’idu ya kama aiki bayan ya maye gurbin Muhyi Magaji

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rantsar...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Za mu ladabtar da Jami’an mu da aka gansu suna taimakawa ‘yan siyasa a Kano – ‘Yansanda

Rundunar Æ´an sanda ta jihar Kano ta ce, ta...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...

Hisba ta kama ‘yan Mata 62 da zargin aikata baÉ—ala a Kano

Hukumar Hisbah ta kama mutane 62 kan zargin aikata...

NNPP ta yi tafka magudi a zabencike gurbin Kano – Farouk Lawan

Tsohon dan majalisar wakilai, Farouk Lawan, ya yi zargin...

Dan shugaban kungiyar Boko Haram ya shiga hannu

Hukumomi a ƙasar Chadi sun kama yaron shugaban ƙungiyar...
X whatsapp