fidelitybank

APC na gaban PDP a sakamakon zaɓen gwamnan jihar Edo

Date:

Yayin da ke ci gaba da bayyana sakamakon zaɓen gwamnan jihar Edo da aka gudanar ranar Asabar 21 ga watan Satumba, manyan jam’iyyun siyasar jihar biyu na ci gaba da yin kankankan.

Shugaban Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Minna, Farfesa Farouk Adamu Kuta ne babban jami’i tattara sakamakon zaɓen gwamnan jihar.

Babbar Jami’ar INEC ta ƙasa da ke kula da zaɓen, Farefesa Rhoda Gumus ta ce a halin yanzu akwai sakamakon ƙananan hukumomi 14 zuwa 15 a zauren tattara sakamakon.

Kawo yanzu an bayyana sakamakon ƙananan hukumomi 16, yayin da sakamakon ya nuna cewa jam’iyyar PDP mai mulkin jihar ta samu ƙananan hukumomi biyar, inda ta lashe ƙananan hukumomi huɗu daga ciki, inda APC lashe ƙananan hukumomi 11 daga ciki.

Ga sakamakon kamar haka:

Ƙaramar hukumar Igueben

APC- 5907

PDP – 8470

Ƙaramar hukumar Esan ta Yamma

APC – 12952

PDP – 11004

Ƙaramar hukumar Owan ta Yamma

APC – 12277

PDP – 11284

Ƙaramar hukumar Uhunmwonde

APC – 8776

PDP – 9339

Ƙaramar hukumar Ovia ta Arewa maso

APC – 13225

PDP – 15311

Ƙaramar hukumar Esan ta Kudu maso

APC – 8398

PDP – 14199

Ƙaramar hukumar Egor

APC – 16760

PDP – 14658

Ƙaramar hukumar Akoko-Edo

APC – 34847

PDP – 15865

Ƙaramar hukumar Esan ta Tsakiya

APC – 10990

PDP – 8618

Ƙaramar hukumar Esan ta Arewa maso Gabas

APC – 10648

PDP – 12522

Ƙaramar hukumar Ovia ta Kudu maso Yamma

APC – 10150

PDP – 10260

Daga BBC.

cnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...
X whatsapp