fidelitybank

APC na cigaba da tantance ƴan takara

Date:

A ranar Talata ne ake sa ran kwamitin da ke tantance masu neman tsayawa takarar shugaban ƙasa ƙarƙashin jagorancin tsohon shugaban Jam’iyyar APC, John Oyegun, zai ci gaba da tantance sauran masu neman tsayawa takara.

Ranar Litinin ne kwamitin ya fara tantance masu neman takarar.

Ana tantance masu neman takarar ne gabannin gudanar da zaɓen fitar da gwanin da za a gudanar na jam’iyyar tsakanin shida zuwa takwas ga watan Yunin 2022.

Ana gudanar da aikin tantancewar ne a otal ɗin Transcorp Hilton da ke Abuja babban birnin Najeriya.

Cikin waɗanda aka tantance a karon farko akwai tsohon gwamnan Jihar Legas Bola Tinubu da Gwamnan Jigawa Abubakar Badaru da tsohon Ministan Sufuri Chibuike Amaechi da tsohon Gwamnan Ogun Ibikunle Amosun.

Sauran sun haɗa da tsohon ƙaramin Ministan Ilimi Chukwuemeka Nwajiuba da Gwamnan Ebonyi Dave Umahi da tsohon Shugaban Majalisar Dattawa Ken Nnamani da tsohon Gwamnan Zamfara Sani Yarima.

naija hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kashe mayaƙan Boko Haram Takwas a jihar Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta sun kashe aƙalla...

Sauya sunan Kwaleji a Oyo ya fusata Dalibai

Ɗaliban kwalejin fasaha ta Ibadan sun gudanar da zanga-zanga...

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan Dantata

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta'aziyya...

Trump ba shi da hankali ko tunani a kan harajin sa – Elon Musk

Tsohon mai ba shugaban Amurka Donald Trump shawara kan...

Dangote ya rage man fetur lita 840

Matatar man Dangote ta rage farashin litar man fetur...

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla Ɗanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...
X whatsapp