fidelitybank

APC da PDP sun shirya fafatawa a zaɓen fidda gwani

Date:

Jam’iyyun siyasar Najeriya tun daga jam’iyyar APC mai mulki da babbar jam’iyyar hammaya wato PDP sun ce, sun kammala shiri domin fafatawa a zaɓen fid da gwani cikin wa’adin da hukumar zaɓen ƙasar ta ƙayyade.

Jadawalin zaɓen 2023 ya nuna cewa, jam’iyyun ƙasar za su yi zaɓukan fitar da gwanayensu ne daga ranar 4 ga watan Afrilu har zuwa ranar 3 ga watan Yuni.

Zaɓukan fid da gwanin, wani mataki ne na tunkarar babban zaɓen na 2023.

Hukumar zabe mai zaman kanta ta ce, jam’iyyun da ke son shiga zaben 2023 a hukumance za su iya gudanar da zaben fid da gwani tun daga ranar 4 ga watan da muke ciki har zuwa 3 ga watan Yuni.

pulse news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp