fidelitybank

APC ce za ta lashe zaben Osun – Mataimakin Gwamna

Date:

Mataimakin gwamnan Osun, Benedict Alabi, ya ce, ba shi da fargabar cewa, jam’iyyar All Progressives Congress (APC), za ta lashe zaben gwamnan jihar.

Alabi ya bayyana hakan ne jim kadan bayan kada kuri’arsa a unguwar 6 unit 7, makarantar Baptist Day School dake Ikire a karamar hukumar Irewole.

Mataimakin gwamnan, wanda ya ce, an gudanar da taron cikin kwanciyar hankali da lumana, tare da nuna ban mamaki, ya kuma yabawa hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) bisa isar kayayyakin zabe a kan kari.
Ya kuma yabawa jami’an tsaro bisa tabbatar da tsaro da kwanciyar hankali a yayin gudanar da zaben.

“Wannan kwarewa ce mai ban sha’awa. Yanayin yana da natsuwa kuma babu tawakkali.
“Mutane suna da tsari kuma suna da kwarin gwiwar fitowa da yawansu don kada kuri’a.

“Ba ni da tantama za mu samu nasara bisa la’akari da irin nasarorin da muka samu a jihar cikin shekaru uku da rabi da suka wuce.

“Na yi imanin masu zabe za su yi masu bukata ta hanyar zabe mu,” in ji shi.
Kamfanin Dillancin Labarai na kasa NAN ya ruwaito cewa, yanayin ya kasance cikin lumana tare da yawan fitowar masu kada kuri’a.

tribune newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Trump ya caccaki Elon Musk

Shugaban Amurka Donald Trump ya caccaki tsohon mashawarcinsa, Elon...

Dalilin da ya sa Kwankwaso ya ki shiga jam’iyyar hadaka – Galadima

Jam'iyyar NNPP ta ce abin da ya sa ba...

Obi ba zai taba zama shugaban kasa ba – Wike

Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce, tsohon ɗan takarar...

Ƴansanda sun kama ƴan Ghana 19 da aka yi safararsu a Najeriya

Rundunar ƴansandan Najeriya ta kuɓutar da wasu ƴan Ghana...

Benue da Edo da Bayelsa na fargabar balewar madatsar ruwan Kamaru

Gwamnatocin jihohi uku na cikin shirin ko-ta -kwana, sakamakon...

Jihohin Najeriya tara da za a iya samun ambaliya ciki harda Kano

Hukumar hasashen yanayi ta Najeriya Nimet, ta yi hasashen...

Tsohon sakataren gwamnatin a mulkin Buhari ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, SGF, Babachir Lawal ya fice...

Gwamna Zulum ya musanta shirin sauya sheƙa zuwa ADC

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya musanta...

Tinubu ta ceci Najeriya faɗa wa cikin mawuyacin hali – Ribadu

Mai bai wa shugaban Najeriya shawara kan tsaro, Malam...

Isra’ila za ta aika tawaga Qatar don tattaunawa da Hamas

Isra’ila ta yanke shawarar aika wata tawaga zuwa Qatar...

Jagoran Iran ya bayyana gaban jama’a karon farko tun soma yaƙi da Isra’ila

Jagoran addini na Iran Ayatollah Ali Khamenei ya bayyana...

Muna aiki tukuru don bunƙasa noma a Najeriya – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu na Najeriya ya tabbatar da cewa...
X whatsapp