fidelitybank

APC ce mai rinjaye a kujerun Majalisar Wakilai da Dokoki – INEC

Date:

A yau ne Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta fitar da tantance sakamakon zaben ‘yan majalisar dokokin kasa da aka gudanar a ranar Asabar, 25 ga watan Fabrairu.

An bayyana wadanda suka yi nasara a zaben kujeru 423 na Majalisar Dokoki ta Kasa.

Sai dai kuma za a sake gudanar da zaben a mazabu 46.

Shugaban INEC, Yakubu Mahmood, ya bayyana cewa an ayyana kujeru 98 cikin 109 na Majalisar Dattawa. A majalisar wakilai, an yanke shawarar kujeru 325 daga cikin 360.

A majalisar dattawa, jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ce ke rike da kujeru 57. Jam’iyyar PDP ta na da 28, ita kuwa Labour Party, LP, tana da shida.

Ita ma APC ce ke da rinjaye a Majalisar Wakilai da kujeru 162, PDP na da 102, LP kuma ke da 34.

Mahmood ya bayyana majalissar ta 10 a matsayin wacce ta fi kowacce mabambanta tun 1999.

mmm.nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...
X whatsapp