fidelitybank

APC: Ba za mu amince da hukuncin kotu ba – Gwamnatin Kano

Date:

Gwamatin jihar Kano ta ce ba za ta lamince da hukuncin da kotun a Abuja ta yi na rushe zaben shugabancin jam’iyyar APC da tsagin gwamnati ya gudanar.

Kwamishinan shari’a na jihar Kano, Barista Musa Abdullahi Lawal ne ya shaida hakan ga manema labarai ranar Talata.

Ya ce”Lauyoyin gwamnati sun fara nazaratar hukuncin tare da daukar matakin da ya da ce a kai, mun yi mamakin hukuncin, kuma ba za mu karbe shi ba, lokacin da a ka gudanar da zabukan a matakan mazabu babu wadanda a ka yi su daban. Domin haka ba mu ga dalilin da ya sa aka rushe shugabanci Abdullahi Abbas”.

Ya kuma ce, za su duba yadda aka shigar da karar har aka samu, sakamakon zabukan da aka gudanar har suka gabatarwa kotu da ta amince dasu.

the sun newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp