fidelitybank

APC ba ta tsoron hadakar abokan hamayya – Orji Uzor Kalu

Date:

Sanata mai wakiltan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana cewa jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ba ta tsoron jam’iyyar adawa.

Kalu ya ce gamayyar jam’iyyun adawa na da ‘yancin kalubalantar jam’iyyar APC, amma jam’iyya mai mulki za ta ci gaba da mai da hankali wajen gudanar da ayyukan ta.

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, da tsohon dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour, Peter Obi, da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ne ke jagorantar kafa kungiyar hadin gwiwa.

Gamayyar a cewar El-Rufai za ta tabbatar da cewa shugaban kasa Bola Tinubu ya fadi zaben shugaban kasa a 2027.

Sai dai tsohon gwamnan na jihar Abia ya ce nan ba da dadewa ba ‘yan Najeriya za su fara yaba ayyukan gwamnatin APC da ta mayar da hankali kan harkokin mulki.

Kalu ya bayyana haka ne yayin da yake zantawa da manema labarai a Abuja ranar Talata.

Ya ce: “Ba mu yi barci ba, APC ba ta da dalilin tsoro, mu ne jam’iyya mai mulki kuma mai kishin ci gaban Nijeriya.

“Da yawa daga cikinmu muna saka hannun jari a masana’antu don samar da ayyukan yi fiye da siyasa.

“Wadannan amincewa ba wai tsoro ba ne, sakamakon jajircewar shugaban kasa ne ya yanke shawara da kawo sauyi.

“’Yan adawa suna da ‘yancin kalubalantarmu, aikinsu kenan, amma mu namu shine samar da sakamako, kuma muna yin haka.

“A cikin lokaci mai tsawo, ‘yan Najeriya za su fahimci zabukan da wannan gwamnatin ta yi.”

legit com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp