fidelitybank

Angon da aka yi garkuwa da shi a jirgin Kaduna ya lashe zabe

Date:

Sadiq Ango Abdullahi, ɗaya daga cikin mutanen da ƴan bindiga suka yi garkuwa da su bayan kai hari kan jirgin ƙasan Abuja zuwa Kaduna, ya lashe zaɓen ɗan majalisar tarayya mai wakiltar mazaɓar Sabon Gari ta jihar Kaduna.

Tun farko, takarar Sadiq Ango ta ja hankalin al’umma ne bayan ya lashe zaɓen fitar da gwani a lokacin da yake hannun ƴan bindiga masu garkuwa da mutane.

Ya kasance ɗaya daga cikin mutanen da ƴan bindiga suka sace a lokacin da suka kai wa jirgin ƙasa na Abuja zuwa Kaduna hari a ranar 28 ga watan Maris, 2022.

Sakamakon zaɓen da hukumar INEC ta fitar ya nuna cewa Sadiq, wanda ya yi takara a jam’iyyar PDP, ya samu ƙuri’a 33,616, wanda ke biye masa na jam’iyyar APC ya samu ƙuri’a 31,737, sai kuma jam’iyyar NNPP mai ƙuri’a 2,368.

Ya wallafa a shafinsa na tuwita, lokacin da jami’in hukumar zaɓe ke sanar da shi a matsayin wanda ya lashe zaɓen.

punch newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp