fidelitybank

Angola ta yi wa Najeriya fintinkyau a wajen fitar da danyen mai

Date:

Angola ta wuce Najeriya a matsayin ƙasar da ke kan gaba wajen fitar da ɗanyen man fetur a Afirka.

Wani rahoton da kungiyar ƙasashe masu arzikin man fetur ta OPEC ta fitar, ya nuna cewa Angola na fitar da ganga miliyan 1.06 na man fetur a kowacya ragu daga ganga miliyan 1.3 a rana zuwa 999,000 a watan Afrilun 2023, inda ya yi ƙasa da kashi 23.

OPEC ta ce ƙasashen da aka samu ƙaruwar ɗanyen man fetur da suke fitar wa, sun haɗa da Saudiyya da Angola da kuma Iran, yayin da aka samu raguwa a Iraqi da Najeriya.

Haka ma, bayanai daga hukumar kula da harkokin mai a ƙasar, sun nuna cewa an fara samun raguwa a mai da Najeriyar ke samar wa cikin watanni uku na farkon wannan shekara.

Najeriya wadda ke da karfin samar da ganga miliyan 2.2 na man fetur, ta sha fuskantar matsaloli musamman ma na ayyukan masu satar ɗanyen man fetur da fasa bututai da kuma rashin sabbin masu zuba jarin a ɓangaren.

yola news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp