fidelitybank

Andulisiya ku magance matsalar wariyar launin fata – Shugaban Brazil

Date:

Shugaban Brazil, Luiz Inacio Lula da Silva, ya bukaci mahukunta a bangaren wasanni a Sifaniya da ma sauran kasashen Turai a kan su dakatar da yaduwar nuna wariya ko furta kalaman wariyar launin fata a filin wasa.

Shugaban ya yi wannan kiran ne bayan da aka nuna wa dan wasan kwallon kasarsa Vinicius Junior wariya a wasan da Valencia ta yi da Real Madrid a jiya Lahadi.

An dakatar da wasan a zagaye na biyu a yayin da kungiyar Real Madrid ta mayar da martani a kan abin da ya faru.

Alkalin wasa ya kori dan wasan na Real Madrid mai shekara 22 a minti na 97 a wasan da Valencia ta doke su 1-0, bayan rigima da ya nemi yi da Hugo Duro.

An dai rika rera kalaman wariyar launin fata a filin wasan.

Bayan wasan Vinicius ya bayyana gasar La Liga da cewa ta masu wariyar launin fata ce

A kakar wasanin bana an sha furta kalaman wariya ga Vinicius Junior, wanda ya girma a wani garin marassa karfi da ke wajen birnin Rio de Janeiro, na Brazil.

nasarawa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp