fidelitybank

Ana yunƙurin yin rufa-rufa kan kasar gillar fararen hular Tudun Biri – Amnesty

Date:

Kungiyar kare hakkin bil-Adama ta Amnesty International a Najeriya, ta zargi hukumomin Najeriya da yunkurin yin rufa-rufa kan kisan gillar da aka yi wa fararen hula sama da 120 a harin da sojoji suka kai a Kaduna.

Kungiyar ta ce bayanai masu cin karo da juna da sojoji suka bayar ya nuna kokarinsu na ganin an ɓoye lamarin ba tare da wani bincike ko yin adalci ga rayukan da aka rasa ba.

Zargin na kunshe ne a cikin wata sanarwa da daraktan kungiyar Isa Sanusi ya fitar.

An kashe mutanen kauyen da dama tare da raunata wasu da dama sakamakon wani bam da aka harba na rundunar sojojin Najeriya.

Sanusi ya soki sojoji da fitar da bayanai masu karo da juna kan lamarin Tudun Biri.

“Bayani masu cin karo da juna da sojojin Najeriya suka bayar ya zuwa yanzu sun nuna rashin mutunta rayukan fararen hula tare da bayar da shawarar kokarin da hukumomi ke yi na boye wadannan munanan take hakkin dan Adam. Hare-haren jiragen sama da ke haifar da kisa ga fararen hula na zama na yau da kullun. Wannan sam ba za a amince da shi ba,” inji Sanusi

breaking news in nigeria today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka ƴan Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran ƙasa za ka mayar da kai ba zaɓen 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...
X whatsapp