fidelitybank

Ana yi wa demokradiyyar kafar Ungulu – Ganduje

Date:

Gwamnan jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya ce, wasu ‘yan fafutikar zaɓen 12 ga watan Yunin 1993 da aka soke, na sake haɗuwa domin yin amfani da halin da ake ciki na sauya fasalin kuɗin ƙasar wajen yi wa dimoradiyyar ƙasar ƙafar-ungulu.

Gwamnan ya ce waɗannan mutane na ɓoye ƙansu a matsayin jam’iyyun da ba sansu ba tare da yin aiki da ɗan takarar shugabancin babbar jam’iyyar adawar ta PDP, domin ƙaƙaba wa talakawa dokar amfani da sabbin takardun kuɗi.

Kalaman gamnan na zuwa ne bayan da wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yanke hukuncin hana Babban Bankin ƙasar CBN sake tsawaita wa’adin amfani da tsofin takardun kuɗin gdaga ranar 10 ga watan Fabrairu.

Karanta Wannan: Da gangan Emefiele ya bijiro da sauya kudi saboda borin kunya – Ganduje

A wata sanarwa da kwamishinan yaɗa labaran jihar Muhammad Garba, ya fitar Ganduje ya zargi Babban Bankin ƙasar da masu goyon bayansa kan sauya fasalin takardun kuɗin ƙasar da kasancewa masu tsanani wajen ƙaƙaba wannan doka da za ta ‘wahalar’ da mutane.

Duk kuwa da kiraye-kirayen ‘yan ƙasar ciki har da majalisar dokokin ƙasar da ƙungiyar gamnoni.

Ganduje ya kuma yi zargin cewa goyon bayan da – babbar jam’iyyar adawa ta PDP tare da ɗan takararta na shugaban ƙasar Atiku Abubakar – suke bai wa CBN kan tsarin ya nuna akwai haɗin baki tsakaninsu domin yi wa dimokradiyyar ƙasar ƙafar-ungulu.

news nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

INEC za ta bai wa ɗaurarru damar kaɗa ƙuri’a a lokacin zaɓuka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

Ɗaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaɗi mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaɗi...

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaɗi masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga Falasɗinawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...
X whatsapp