fidelitybank

Ana yi wa demokradiyyar kafar Ungulu – Ganduje

Date:

Gwamnan jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya ce, wasu ‘yan fafutikar zaɓen 12 ga watan Yunin 1993 da aka soke, na sake haɗuwa domin yin amfani da halin da ake ciki na sauya fasalin kuɗin ƙasar wajen yi wa dimoradiyyar ƙasar ƙafar-ungulu.

Gwamnan ya ce waɗannan mutane na ɓoye ƙansu a matsayin jam’iyyun da ba sansu ba tare da yin aiki da ɗan takarar shugabancin babbar jam’iyyar adawar ta PDP, domin ƙaƙaba wa talakawa dokar amfani da sabbin takardun kuɗi.

Kalaman gamnan na zuwa ne bayan da wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yanke hukuncin hana Babban Bankin ƙasar CBN sake tsawaita wa’adin amfani da tsofin takardun kuɗin gdaga ranar 10 ga watan Fabrairu.

Karanta Wannan: Da gangan Emefiele ya bijiro da sauya kudi saboda borin kunya – Ganduje

A wata sanarwa da kwamishinan yaɗa labaran jihar Muhammad Garba, ya fitar Ganduje ya zargi Babban Bankin ƙasar da masu goyon bayansa kan sauya fasalin takardun kuɗin ƙasar da kasancewa masu tsanani wajen ƙaƙaba wannan doka da za ta ‘wahalar’ da mutane.

Duk kuwa da kiraye-kirayen ‘yan ƙasar ciki har da majalisar dokokin ƙasar da ƙungiyar gamnoni.

Ganduje ya kuma yi zargin cewa goyon bayan da – babbar jam’iyyar adawa ta PDP tare da ɗan takararta na shugaban ƙasar Atiku Abubakar – suke bai wa CBN kan tsarin ya nuna akwai haɗin baki tsakaninsu domin yi wa dimokradiyyar ƙasar ƙafar-ungulu.

www.legit.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp