fidelitybank

Ana takun saka tsakanin ‘yan sanda da APC tare da PDP a Oyo

Date:

Yanzu haka dai ana takun saka tsakanin rundunar ‘yan sandan jihar Oyo da jam’iyyar APC reshen jihar da kuma jam’iyyar PDP, bisa zargin wani hari da wasu ‘ya’yan jam’iyyar APC suka kai.

DAILY POST ta tuna cewa a ranar Talatar da ta gabata ne wasu ‘ya’yan jam’iyyar APC suka gudanar da wani tattaki na hadin gwiwa na goyon bayan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu.

Sun kasance karkashin dan takarar gwamna na jam’iyyar a zaben 2023, Sanata Teslim Folarin.

Sauran ‘ya’yan jam’iyyar da suka halarci wannan tattakin na hadin kai sun hadar da; ‘Yan takarar Sanata a Oyo ta tsakiya da Arewa, Dr. Yunus Akintunde, da Dr. Abdulfatai Buhari, bi da bi.

APC ta yi ikirarin cewa an kai wa wasu ‘ya’yanta hari.

A martanin da rundunar ‘yan sandan ta bayar, ta ce babu wanda ya kai wa ‘yan APC hari, amma wani harin fashi ne kadai.

Ita kuwa PDP a nata martanin ta bukaci ‘yan sanda su binciki dan takarar APC.

vanguard new

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Hogan ya mutu bisa cutar gazawar koda

An bayyana cikakkun bayanai game da mutuwar ɗan wasan...

Sojoji sun kashe rikaken dan Bindiga Dan Dari Biyar a Sokoto

Dakarun Operation FANSAR YANMA sun yi nasarar fatattakar wani...

An kashe utane 30 a yakin Thailand da Cambodia

An shiga kwana na uku na faɗan kan iyaka...

Ba mu ƙayyade shekarun shiga ƙaramar sakandare JSS1 – Ma’aikatar Ilimi

Ma'aikatar Ilimi a Najeriya ta musanta rahoton da wasu...

Ido da Ido na ga yadda Sojojin Isra’ila ke kashe Falasdinawa – Tsohon Sojin Amurka

Wani tsohon sojan Amurk ya ce, ya ga yadda...

‘Yan majalisar Birtaniya 220 na neman ƙasar ta amice da ƙasar Falasɗinu

'Yan majalisar Birtaniya 220 sun nemi gwamnatin ƙasar ta...

Buhari yaki karbar kyautar Agogon lu’u-lu’u da jirgin sama – Garba Shehu

Mai magana da yawun tsohon Shugaban Najeriya Muhammad Buhari,...

An kama wanda ya kashe tsohuwar Matarsa a Jigawa

Ƴansandan Jihar Jigawa sun ce, sun kama wani mutum...

Fadar shugaban kasa ta mayar da martani kan Kwankwaso

Fadar shugaban kasa, ta mayar wa tsohon gwamnan Kano...

Barau FC ta naɗa Ladan Bosso sabon kocinta

Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Barau FC ta sanar da...

Am fara dawo da ‘yan Najeriya daga Afrika ta Tsakiya

Hukumomi a Najeriya sun ce, sun fara ƙoƙarin mayar...

G-Fresh da Hamisu Breaker sun samu gurbi kurkuku bayan sun watsa Naira

Babbar kotun tarayya da ke jihar Kano ɗaure shahararrun...
X whatsapp