fidelitybank

Ana takun saka tsakanin ‘yan sanda da APC tare da PDP a Oyo

Date:

Yanzu haka dai ana takun saka tsakanin rundunar ‘yan sandan jihar Oyo da jam’iyyar APC reshen jihar da kuma jam’iyyar PDP, bisa zargin wani hari da wasu ‘ya’yan jam’iyyar APC suka kai.

DAILY POST ta tuna cewa a ranar Talatar da ta gabata ne wasu ‘ya’yan jam’iyyar APC suka gudanar da wani tattaki na hadin gwiwa na goyon bayan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu.

Sun kasance karkashin dan takarar gwamna na jam’iyyar a zaben 2023, Sanata Teslim Folarin.

Sauran ‘ya’yan jam’iyyar da suka halarci wannan tattakin na hadin kai sun hadar da; ‘Yan takarar Sanata a Oyo ta tsakiya da Arewa, Dr. Yunus Akintunde, da Dr. Abdulfatai Buhari, bi da bi.

APC ta yi ikirarin cewa an kai wa wasu ‘ya’yanta hari.

A martanin da rundunar ‘yan sandan ta bayar, ta ce babu wanda ya kai wa ‘yan APC hari, amma wani harin fashi ne kadai.

Ita kuwa PDP a nata martanin ta bukaci ‘yan sanda su binciki dan takarar APC.

www.punch news.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp