fidelitybank

Ana fargabar mutuwar mutane 10 a Anambra

Date:

Ana fargabar cewa wasu mutane sun mutu a wani sabon rikici da ya ɓarke a garuruwan Omor da Anaku a ƙaramar hukumar Ayamelum ta jihar Anambra da ke kudu maso gabashin Najeriya.

Rahotonni na cewa mutum 10 ne ake zargin cewa sun mutu sakamakon rikicin da ya ɓarke ranar Litinin da yamma.

Karanta Wannan: ‘Yan sanda sun dakile harin da aka kai musu a Anambra

Jami’in hulɗa da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar Tochukwu Ikenga ya ce an kai ƙarin jami’an tsaro yankunan domin kiyaye rayuka da dukiyoyi al’umma.

Ya ƙara da cewa, kawo yanzu ba su san abinda ya janyo rikicin ba, to sai dai ya ce jami’ai na ci gaba da bincike domin daidaita al’amura. In ji BBC.

sahara hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaɗi masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga Falasɗinawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...

Lauyan Sowore ya bukaci a sake shi cikin gaggawa

Lauyoyin ffitaccen ɗan gwagwarmayar nan kuma ɗan jarida, Omoyele...

Najeriya da Indiya za su haɗa kai na yaƙi da fataucin miyagun ƙwayoyi

Hukumar hana sha da fatauncin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya,...

Jihohi 19 da za a yi kwana 9 a na ruwan sama harda Kano – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta yi hasashen za a shafe kwana...

Tinubu ya mika sakon ta’aziyya bisa rasuwar matar MKO Abiola

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya miƙa saƙon ta'aziyyarsa bisa...

Abubuwan da Kwamiti ya gano a wajen Kwamishina mai murabus na Kano

A ranar Litinin ne kwamitin binciken badaƙalar belin Danwawu,...
X whatsapp