fidelitybank

Ana fargabar mutane 20 sun mutu a hatsarin kwale-kwale a Rivers

Date:

Aƙalla mutum 20 ake fargabar sun mutu a wani hatsarin kwale-kwale da ya faru a kogin Andoni cikin ƙaramar hukumar Andoni ta jihar Rivers.

Wata sanarwa da shugaban ƙaramar hukumar Andoni, Erastus Awortu ya fitar ce ta bayyana haka, har ma a ciki ya nuna kaɗuwarsa game da faruwar lamarin.

Mummunan hatsarin wanda ya faru ranar Talata da dare, an ce ya ritsa da kwale-kwalen fasinjoji guda biyu da ke kan hanyarsu ta zuwa Bonny.

Erastus Awortu ya bayyana ƙoƙarin ƙaramar hukumar tasa na ceto masu sauran kwana da kula da waɗanda suka ji raunuka da kuma gano gawawwakin mamatan da suka riga mu gidan gaskiya.

A Najeriya, hatsarin jirgin kwale-kwale, abu ne da ya zama ruwan dare musamman a yankunan da ke amfani da koguna wajen sufuri.

naija hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp