fidelitybank

Ana fargabar Injiniyoyi 3 sun mutu a kamfanin BUA

Date:

Ana fargabar wasu Injiniyoyi 3 na kamfanin Siminti na BUA sun mutu bayan da wasu tankokin mai guda biyu suka fashe a masana’antarsu da ke Sokoto ranar Juma’a.

Bayanai sun nuna cewa, wasu ma’aikatan kamfanin uku sun samu raunuka, kuma an kai su asibiti domin yi musu magani.

An kuma tattaro cewa daya daga cikin tankunan na dauke da man Dizal yayin da daya kuma na dauke da bakin mai.
A cewar majiyar, ma’aikatan na aikin tankunan ne a lokacin da suka fashe da misalin karfe tara na safe.

Wata majiyar kuma ta bayyana cewa wani bangare na masana’antar da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kaddamar kwanan nan, gobara ta lalata.

Kakakin hukumar kashe gobara ta Sokoto Bello Baban Addini, ya ce, suna ci gaba da kokarin kashe gobarar.

Ya kara da cewa suna gudanar da bincike kan musabbabin fashewar, adadin wadanda suka mutu da kuma irin barnar da ya yi a masana’antar.

Hukumar gudanarwar kamfanin har yanzu ba ta mayar da martani ga ci gaban ba

legit com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maĆ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin Ć´an Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taÉ“a barin Iran ta Ć™era makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaĆ™i – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama É—an kasar China da zargin kai wa Ć´an Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...
X whatsapp