fidelitybank

Ana cikin tasku a Tarayyar Afirka yayin da masu son juyin mulki ke murna

Date:

Kusan ya zama abin yayi kwana nan a Afirka – inda ake samun wasu ‘yan tsirarun sojoji da ke bayyana a Talabijin suna sanar da juyin-mulki.

A wannan lokaci maguɗin zaɗe shi ne dalilin da aka yi amfani da shi wajen kifar da gwamnatin Ali Bongo, shugaban ƙasar Gabon, sa’o’i bayan bayyana shi a matsayin wanda ya yi nasara a zaɓen kasar me cike da ce-ce-ku-ce. An haramtawa masu sa ido daga ketare da ‘yan jarida shiga ƙasar domin bada rahoton zaɓen.

A wani yanayi da aka saba ganin yada ake amfani da kuɗi wajen sayen magoya-baya, abu ne mai wahala a iya gane soyayyar gaskiya a wannan lokaci.

Amma a Gabon babu shaku abubuwa sun bambanta ganin cewa an gaji da ganin iyalan gidan Bongo da ke mulkin ƙasar tun 1967.

Kusan mulki ya zama wani abin gado ga wannan zuri’a abin da ya damu ‘yan kasar da dama. Mutane ba su ja kafa ba, wajen fantsama kan tittuna, cikin raha da farin ciki, yanayin da babu shaka ya nuna zakuwarsu ko gajiya da mulkin gida guda. Har yanzu dai babu alamar nuna turjiya.

Ga ƙasashen duniya, ciki harda Tarayyar Afirka, wannan yanayi abin damuwa ne. Faransa ta ruga wajen fitar da sanarwar alla-wadai.

Tasirinta a Afirka na fuskantar kalubale da barazana a shekarun baya-bayanan, sannan tana kiran a bari Ali Bongo ya kara wasu shekaru a mulki wanda ba lallai ya yi wa ‘yan kasar daɗi ba. In ji BBC.

tribune newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp