fidelitybank

Ana cigaba da nuna alhini na kashe dan takara a jihar Enugu

Date:

Wasu mahara sun kashe wani ɗan takarar kujerar Sanata tare da ƙona gawarsa a jiya Laraba, lokacin da yake kan hanyarsa ta zuwa yakin neman zaɓe a jihar Enugu.

Mutuwar Oyibo Chukwu na jam’iyyar Labour na zuwa ne da ya rage kwana uku a gudanar da babban zaɓen Najeriya a ranar Asabar – waɗanda ake hasashen za a yi fafatawar da ba a taɓa yi ba a cikin shekaru 24.

An kuma harɓe masu taimaka masa waɗanda suke tare da shi kafin a cinna wa gawarwakinsu tare da motarsu wuta, kamar yadda kafafen yaɗa labarai suka ruwaito.

“Jam’iyyun siyasa na harin kashe mana mambobi saboda sun ga jam’iyyar mu na ƙara samun goyon baya a jihar kuma suna fargabar cewa za su iya rashin nasara a zaɓukan ranar Asabar,” in ji Chijioke Edeoga, ɗan takarar kujerar gwamna a jihar.

Jam’iyyar ta Labour ba ta ce uffan ba kan harin, sai dai, ɗan takararta na shugaban ƙasa, Peter Obi, na kira ga masu zaɓe da su yi zaɓe cikin lafiya da kuma fata mai kyau.

the nation news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp