fidelitybank

Ana cigaba da nuna alhini na kashe dan takara a jihar Enugu

Date:

Wasu mahara sun kashe wani ɗan takarar kujerar Sanata tare da ƙona gawarsa a jiya Laraba, lokacin da yake kan hanyarsa ta zuwa yakin neman zaɓe a jihar Enugu.

Mutuwar Oyibo Chukwu na jam’iyyar Labour na zuwa ne da ya rage kwana uku a gudanar da babban zaɓen Najeriya a ranar Asabar – waɗanda ake hasashen za a yi fafatawar da ba a taɓa yi ba a cikin shekaru 24.

An kuma harɓe masu taimaka masa waɗanda suke tare da shi kafin a cinna wa gawarwakinsu tare da motarsu wuta, kamar yadda kafafen yaɗa labarai suka ruwaito.

“Jam’iyyun siyasa na harin kashe mana mambobi saboda sun ga jam’iyyar mu na ƙara samun goyon baya a jihar kuma suna fargabar cewa za su iya rashin nasara a zaɓukan ranar Asabar,” in ji Chijioke Edeoga, ɗan takarar kujerar gwamna a jihar.

Jam’iyyar ta Labour ba ta ce uffan ba kan harin, sai dai, ɗan takararta na shugaban ƙasa, Peter Obi, na kira ga masu zaɓe da su yi zaɓe cikin lafiya da kuma fata mai kyau.

punch newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...
X whatsapp