fidelitybank

Ana cigaba da gwabza mumunan fada a yankin Donbas – Zelensky

Date:

Shugaba Volodymyr Zelensky ya ce, za a san makomar yankin Donbas da ke yammacin Ukriane, a yakin birnin Severodonetsk.

Ya kara da cewa, ana ci gaba da gwabzawa mummunan fada a can, yayin da adadin wadanda suke rasa rai da jikkata ke karuwa a kowacce rana, sannan dakarun Rasha na kara dannawa cikin birnin.

Wakilin BBC ya ce karar da ke fita a yankin ta bambanta, ya yin da ake ci gaba da gwabza kazamin fada, a makwannin da suka gabata lamura sun kara zafafa, yayin da bangarorin biyu ke cewa su na nasara, sai dai a bayyane ta ke sojin Rasha na gab da mamaye birnin.

Gwamnan yankin, Serhiy Haidai, ya ce a yanzu mayakan Ukraine wani dan bangare na wajen Severodonetsk kadai su ke iko da shi, wanda wata hanya ce da ta hada kudu masu gabashin Ukraine da suke kokarin karewa daga luguden wuta. In ji BBC.

@nnn.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kashe mayaƙan Boko Haram Takwas a jihar Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta sun kashe aƙalla...

Sauya sunan Kwaleji a Oyo ya fusata Dalibai

ÆŠaliban kwalejin fasaha ta Ibadan sun gudanar da zanga-zanga...

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan Dantata

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta'aziyya...

Trump ba shi da hankali ko tunani a kan harajin sa – Elon Musk

Tsohon mai ba shugaban Amurka Donald Trump shawara kan...

Dangote ya rage man fetur lita 840

Matatar man Dangote ta rage farashin litar man fetur...

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla ÆŠanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An É—age jana’izar Aminu ÆŠantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da É—age jana'izar fitaccen É—ankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...
X whatsapp