fidelitybank

Ana cigaba da gwabza mumunan fada a yankin Donbas – Zelensky

Date:

Shugaba Volodymyr Zelensky ya ce, za a san makomar yankin Donbas da ke yammacin Ukriane, a yakin birnin Severodonetsk.

Ya kara da cewa, ana ci gaba da gwabzawa mummunan fada a can, yayin da adadin wadanda suke rasa rai da jikkata ke karuwa a kowacce rana, sannan dakarun Rasha na kara dannawa cikin birnin.

Wakilin BBC ya ce karar da ke fita a yankin ta bambanta, ya yin da ake ci gaba da gwabza kazamin fada, a makwannin da suka gabata lamura sun kara zafafa, yayin da bangarorin biyu ke cewa su na nasara, sai dai a bayyane ta ke sojin Rasha na gab da mamaye birnin.

Gwamnan yankin, Serhiy Haidai, ya ce a yanzu mayakan Ukraine wani dan bangare na wajen Severodonetsk kadai su ke iko da shi, wanda wata hanya ce da ta hada kudu masu gabashin Ukraine da suke kokarin karewa daga luguden wuta. In ji BBC.

legit.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp