fidelitybank

An ƙara kwaso ƴan Najeriya 99 da suka maƙale a Nijar

Date:

Hukumar ba da agajin gaggawa ta Najeriya, National Emergency Management Agency (Nema), ta ce an kwaso ƙarin ‘yan ƙasar 99 da suka maƙale a Jamhuriyar Nijar.

Sanarwar da hukumar ta fitar ta ce mutanen sun sauka a filin jirgin sama na Murtala Muhammad da ke Legas da misalin ƙarfe 2:15 na ranar yau Litinin bayan ƙungiyar kula da ‘yan gudun hijira ta ƙasashen duniya IOM ta ɗebo su.

Sai dai Nema ba ta yi ƙarin bayani kan abin da ya maƙalar da su ba. Amma ‘yan Najeriya da sauran ƙasashen Afirka ta Yamma kan yi sansani a Nijar a yunƙurinsu na tsallakawa Turai ta ɓarauniyar hanya.

Cikin mutanen akwai maza manya 76, da mata manya 15, da yara mata bakwai, da yara maza 15, da jaririya ɗaya.

breaking news in nigeria today 2021

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp