fidelitybank

An ƙara kuɗin makarantar sakandiren gwamnatin tarayya da kashi 100 maimakon kashi 45

Date:

Gwamnatin tarayya ta bayyana ƙarin kuɗin makaranta da fiye da kashi 100 ga sabbin ɗaliban da za su shiga makarantun sakandiren gwamnatin tarayya da aka fi sani da ‘Makarantun Unity’ a faɗin ƙasar.

A yanzu iyayen sabbin ɗaliban za su biya kuɗin makaranta naira 100,000 a maimakon 45,000 da suka biya a shekarar da ta gabata.

Ma’aikatar ilimi ta tarayar ƙasar ce ta bayyana haka, cikin wata sanarwa da ta aike wa shugabannin makarantun sakandiren gwamnatin tarayyar.

Sanarwar mai ɗauke da sa hannun daraktar manyan makarantun sakandire ta ma’aikatar Hajiya Binta Abdulƙadir, ta ce iyayen sabbin ɗalibai za su biya naira 100,000 a zangon karatu na farko na wannan shekera.

Sanarwar ta kuma ƙara da cewa sabon ƙarin kuɗin makarantar zai shafi duka sauran ɓangarori da harkokin makarantar, ciki har da kuɗin kayan makaranta, da na litattafan karatu, da na rubutu, da na wasanni da ƙungiyoyi da sauransu.

latest news in nigeria today 2022 punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka ƴan Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran ƙasa za ka mayar da kai ba zaɓen 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...
X whatsapp