fidelitybank

An zaɓi Najeriya a jerin ƙasashen da za su sasanta rikicin Isra’ila da Falasɗinu

Date:

Ƙungiyar ƙasashen musulmi ta duniya ta OIC da ta ƙasashen larabawa sun zaɓi Najeirya cikin jerin ƙasashen da aka ɗora wa alhakin sasantawa tsakanin Isra’ila da Falasɗinawa don kawo ƙarshen yaƙin da ke tsakanin ƙasashen.

Wanda hakan ya sa Najeriya ta zama ƙasar baƙar fata daga yankin kudu da sahara a Afrika da aka zaɓa don yin wannan sulhu.

Sauran ƙasashen da aka zaɓa domin shiga tsakani kan rikicin na Isra’ila da Falasɗinawa sun haɗa da Saudiya, da Jordan, da Masar, da Qatar, da Turkiya, da kuma Indonisiya.

Ministan harkokin waje na Najeriya, Yusuf tuggar, wanda ya tabbatar wa BBC da batun, ya ce wanna ya ƙara ɗaukaka darajar Najeriya.

Ya kuma ce matakin zai taimaka wajen matsa wa ɓangarorin biyu lamba wajen kawo dawwamammen zaman lafiya a tsakanin Isra’ila da Falasɗinawa.

www.legit.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp