fidelitybank

An zaɓi ƴan wasan Super Falcons a matsayin gwarzayen ƙwallon Afrika

Date:

‘Yan wasan Super Falcons, Rasheedat Ajibade da Chiamaka Nnadozie an zabi su a matsayin Gwarzon ƴan wasan ƙwallon ƙafar Afrika CAF na shekarar 2024.

An zabi ‘yan wasan biyu tare da wasu ‘yan wasa takwas.

Ajibade da Nnadozie na cikin tawagar Super Falcons a gasar Olympics ta 2024 a birnin Paris.

Su ma ‘yan wasan biyu sun nuna bajinta mai ban sha’awa ga kulab din su.

Ajibade ta taimaka wa Atletico Madrid a matsayi na uku a Iberdrola na Sipaniya a kakar 2023/24.

Nnadozie a nata bangaren ta zaburar da kungiyar kwallon kafa ta Faransa D’Arkema Paris FC zuwa gasar cin kofin zakarun mata na UEFA.

An nada ta mafi kyawun mai tsaron raga a lambar yabo ta CAF ta 2023.

Asisat Oshoala ta lashe kyautar a bara.

assu news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...

Ni da Wike tif da taya ne – Fubara

Dakataccen gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya ce, babu...

Za a yi jana’izar Dantata a ranar Litinin

Babban sakataren marigayi Alhaji Aminu Dantata, Mustapha Abdullahi Junaid,...

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...
X whatsapp