fidelitybank

An yi wa mutane hudu hukuncin daurin rai da rai a Jigawa bayan sun yi fyade

Date:

Wata babbar kotun jihar Jigawa ta yanke hukuncin daurin rai da rai ga wasu mutane hudu da suka yi wa wata yarinya ‘yar shekara 14 fyade a unguwar Kurmi da ke karamar hukumar Gwaram a jihar.

Wadanda aka yanke wa hukuncin, sunayensu, Sale Ibrahim (40), Amadu Saleh (46), Sale Ali (40), da kuma Danmami Yusuf (37), an same su da laifin fyade a karkashin sashe na 3 (1) da kuma hukunci a karkashin sashe na 3 (1) 2a & 2b) na Dokokin VAPP na Jahar Jigawa.

Mai gabatar da kara ya gabatar da shaidu hudu, ciki har da rahoton likita, tare da gabatar da baje koli guda biyu don tabbatar da karar nasu.

Bayan sauraron karar daga bangarorin biyu, kotun ta yanke hukuncin cewa masu gabatar da kara sun tabbatar da karar ta ba tare da wata shakka ba.

Wannan hukuncin ya biyo bayan wata shari’ar da wata babbar kotun jihar ta yanke wa wani Aminu Ali mai shekaru 25, daurin rai da rai bisa samunsa da laifin aikata fyade da luwadi.

spw news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp