fidelitybank

An yi wa Gwamna kitsen tare da roƙon kuɗi a wajen manyan mutane

Date:

A safiyar Lahadi an yi wa lambar wayar Gwamnan Jihar Kuros Riba, Bassey Otu, kutse tare da roƙon kuɗi daga wajen manyan mutane.

Sanarwa daga babban sakataren yada labarai na gwamnan, Emmanuel Ogbeche, ya ce masu laifin sun aike da sakwannin da ba a san ko su waye ba da ake zargin gwamna Bassey Otu na neman taimakon kudi.

Sanarwar ta shawarci jama’a da su yi watsi da irin wadannan sakonni.

“Jama’a na jin dadin yin watsi da duk wani sako da ake cewa daga Gwamna.

“Masu aikata laifukan fasahar zamani sun karya daya daga cikin lambobin wayar Gwamnan a safiyar Lahadi, 11 ga Fabrairu, 2024.

“Masu kutse sun ci gaba da yin amfani da lambar da suka karya don ci gaba da munanan ayyukan su domin yin zamba ga mutanen da ba su ji ba gani. Don Allah, kada ku fada cikin irin wannan yunƙurin yaudara.”

Sai dai sanarwar ta bayyana cewa an tsare lambar da aka yi kutse, kuma jami’an tsaro da abin ya shafa na kokarin kamo wadanda suka aikata wannan mugunyar aikin.

today nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp