fidelitybank

An yi wa ɗan wasan AC Millan tiyata

Date:

An yi wa Alessandro Florenzi tiyata a gwiwarsa ta hagu kuma AC Milan ba ta ba da lokacin warkewarsa ba.

Florenzi yana zaman aro na tsawon kakar wasa a Milan daga Roma, tare da zabin sanya yarjejeniyar dindindin.

Dan wasan mai shekaru 31, ya buga wasanni 27 a kakar wasa ta bana a Seria A, duk da cewa 13 ne kawai aka fara da shi.

Florenzi ya ji rauni ne a wasan da suka tashi babu ci da Bologna a ranar Litinin a San Siro, wanda ya sa Milan ta yi kasa da maki biyu a gasar, duk da cewa ta ci gaba da zama ta daya a gaban Napoli ta biyu.

Sanarwar da aka fitar a shafin yanar gizon kungiyar ta ce: AC Milan na iya tabbatar da cewa Alessandro Florenzi a yau an yi masa tiyatar arthroscopic a gwiwarsa ta hagu, wanda Dr Piero Paolo Mariani ya yi.

asuu news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...
X whatsapp