fidelitybank

An yi jana’izar Mutane 83 da su ka ƙone bayan fashewar Tankar mai a Neja

Date:

Gwamnatin tarayya ta buƙaci a mayar da waɗanda suke jinya sakamakon fashewar tankar man fetur ta Suleja zuwa manyan asibitoci domin a kula da su da kyau.

Wannan na ƙunshe a cikin wata sanarwa da ministan yaɗa labarai, Mohammed Idris ya fitar bayan ya jagoranci tawagar wakilan gwamnatin tarayya zuwa inda gobarar ta auku, inda ya ce lamarin ya matuƙar ɗaga hankalin Shugaban Ƙasa Bola Tinubu.

Gobarar wadda ta auku a garin Dikko da ke ƙaramar hukumar Gurara a jihar Neja ta yi ajalin mutane sama da 83, sannan wasu na asibiti, a daidai lokacin da ake neman wasu.

Aƙalla mutum 55 da suka samu raunuka a hatsarin na kwance a babban asibitin Suleja da babban asibitin Sabon Wuse da cibiyar kiwon lafiya a matakin farko ne, wanda hakan ya sa ministan ya buƙaci a kwashe su, a sauya musu asibitoci.

A ƙarshe ministan ya ce gwamnatin tarayya ta kafa kwamiti na musamman domin duba musabbabin yawaitar goara a sanadiyar fashewar tanka a Najeriya.

hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Hogan ya mutu bisa cutar gazawar koda

An bayyana cikakkun bayanai game da mutuwar ɗan wasan...

Sojoji sun kashe rikaken dan Bindiga Dan Dari Biyar a Sokoto

Dakarun Operation FANSAR YANMA sun yi nasarar fatattakar wani...

An kashe utane 30 a yakin Thailand da Cambodia

An shiga kwana na uku na faɗan kan iyaka...

Ba mu ƙayyade shekarun shiga ƙaramar sakandare JSS1 – Ma’aikatar Ilimi

Ma'aikatar Ilimi a Najeriya ta musanta rahoton da wasu...

Ido da Ido na ga yadda Sojojin Isra’ila ke kashe Falasdinawa – Tsohon Sojin Amurka

Wani tsohon sojan Amurk ya ce, ya ga yadda...

‘Yan majalisar Birtaniya 220 na neman ƙasar ta amice da ƙasar Falasɗinu

'Yan majalisar Birtaniya 220 sun nemi gwamnatin ƙasar ta...

Buhari yaki karbar kyautar Agogon lu’u-lu’u da jirgin sama – Garba Shehu

Mai magana da yawun tsohon Shugaban Najeriya Muhammad Buhari,...

An kama wanda ya kashe tsohuwar Matarsa a Jigawa

Ƴansandan Jihar Jigawa sun ce, sun kama wani mutum...

Fadar shugaban kasa ta mayar da martani kan Kwankwaso

Fadar shugaban kasa, ta mayar wa tsohon gwamnan Kano...

Barau FC ta naɗa Ladan Bosso sabon kocinta

Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Barau FC ta sanar da...

Am fara dawo da ‘yan Najeriya daga Afrika ta Tsakiya

Hukumomi a Najeriya sun ce, sun fara ƙoƙarin mayar...

G-Fresh da Hamisu Breaker sun samu gurbi kurkuku bayan sun watsa Naira

Babbar kotun tarayya da ke jihar Kano ɗaure shahararrun...
X whatsapp