fidelitybank

An yi jana’izar Mutane 83 da su ka ƙone bayan fashewar Tankar mai a Neja

Date:

Gwamnatin tarayya ta buƙaci a mayar da waɗanda suke jinya sakamakon fashewar tankar man fetur ta Suleja zuwa manyan asibitoci domin a kula da su da kyau.

Wannan na ƙunshe a cikin wata sanarwa da ministan yaɗa labarai, Mohammed Idris ya fitar bayan ya jagoranci tawagar wakilan gwamnatin tarayya zuwa inda gobarar ta auku, inda ya ce lamarin ya matuƙar ɗaga hankalin Shugaban Ƙasa Bola Tinubu.

Gobarar wadda ta auku a garin Dikko da ke ƙaramar hukumar Gurara a jihar Neja ta yi ajalin mutane sama da 83, sannan wasu na asibiti, a daidai lokacin da ake neman wasu.

Aƙalla mutum 55 da suka samu raunuka a hatsarin na kwance a babban asibitin Suleja da babban asibitin Sabon Wuse da cibiyar kiwon lafiya a matakin farko ne, wanda hakan ya sa ministan ya buƙaci a kwashe su, a sauya musu asibitoci.

A ƙarshe ministan ya ce gwamnatin tarayya ta kafa kwamiti na musamman domin duba musabbabin yawaitar goara a sanadiyar fashewar tanka a Najeriya.

punch newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp