fidelitybank

An yi holin masu fyade a Legas

Date:

Gwamnatin jihar Legas, ta wallafa sunayen wasu mutum uku da aka samu da laifukan fyaɗe a jihar.

Hukumar Yaƙi da Laifukan cin Zarafi ta jihar ce ta wallafa sunayen mutanen uku a shafinta na Tuwita

Hukumar ta wallafa sunaye da hotunan mutanen tare da irin nau’in laifukan da suka aikata da irin hukuncin da kotu ta yanke musu.

Ɗaya daga cikinsu mai suna Idowu Daniel, an same shi da laifin cin zarafi ta hanyar lalata, inda kotun ta yanke masa hukuncin ɗaurin shekara bakwai.

Na biyun mai suna Moses Olawale wanda aka samu da laifin lalata ƙaramar yarinya, an yanke masa hukuncin ɗaurin shekarar 37 a gidan yarin.

Sai kuma Akin Isaac, wanda aka yanke wa hukuncin ɗaurin shekara 21 bayan da aka same shi da laifin fyaɗen.

Hukumar da ke Yaƙi da laifukan cin zarafi ta jihar ta kuma yi kira ga al’ummar jihar da su riƙa kai masu aikata irin wannan laifi gaban kotu don su girbi abin da suka shuka.

“Mu ci gaba da nema wa kanmu da waɗada aka ɓata wa rayuwa adalci a gaban kotuna,” in ji hukumar.

A watan Mayun shekarar 2022 ne hukumar ta bayyana aniyarta ta fara wallafa sunaye da hotunan masu aikata laifukan cin zarafi a shafukanta.

vanguard (nigeria)

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp