fidelitybank

An yi garkuwa da wani Likita a jihar Zamfara

Date:

Wasu ‘yan bindiga da ake zargin ‘yan ta’adda ne sun yi garkuwa da wani Dakta Mansur Mohammed a jihar Zamfara.

Rahotonni na cewa, an yi garkuwa da jami’an lafiya da wasu da har yanzu ba a tantance adadinsu ba a hanyar Dansadau zuwa Magami a ranar Asabar da ta gabata, 25 ga watan Yuni, 2022.

Kungiyar likitocin Najeriya (NMA) reshen jihar ta tabbatar wa manema labarai hakan a ranar Talata.

Mansur shine Darakta Janar na Babban Asibitin Dansadau.

Da yake bayar da rahoton sace shi, NMA ta yi fatali da yanayin tsaro a jihar, inda ya bukaci gwamnatin tarayya da gwamnatocin Jihohi da su tashi tsaye wajen shawo kan matsalolin da ke damun kasar nan.

Asibitin kamar yadda Daily Post ta ruwaito, ya tabbatar da cewa, an kuma yi garkuwa da fasinjoji da dama a aikin.

Sai dai babu wata sanarwa a hukumance da rundunar ‘yan sandan jihar ta fitar dangane da lamarin.

A halin da ake ciki kuma, a ranar Talata ne gwamnatin jihar Zamfara ta fitar da sharuddan da ya kamata jama’a su samu damar mallakar bindigogi a jihar.

nigeria.news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...

Ahmed Musa za ma sabon shugaban gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naɗa kyaftin...

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leƙen asirin ƙasashen Netherlands da Jamus sun zargi...

Kotu ta bayar da umarni Majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buƙaci...

Sojoji sun hallaka ƴanbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe ƴanbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...
X whatsapp