fidelitybank

An yi garkuwa da mutane 6 a jihar Katsina

Date:

Wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da mutane shida a garin Dutsinma da ke karamar hukumar Dutsinma a jihar Katsina.

Wata majiya ta shaidawa DAILY POST cewa, wasu daga cikin wadanda abin ya shafa ‘yan uwan ​​Umar Tafa ne, dan takarar gwamna.

Majiyar ta bayyana cewa, wadanda abin ya shafa baki ne da suka zo aure, an yi garkuwa da su kusa da gidan wani fitaccen dan siyasar da ya tsaya takarar gwamna a jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a zaben fidda gwanin da ya gabata.

A cewar majiyar, matar da aka yi garkuwa da ‘ya’yanta akasari ‘yar uwar dan siyasar ce (Tata), wadda ta bayyana cewa, yadda maharan suka shiga gidan kai tsaye suka yi awon gaba da matan, abin mamaki ne.

Ya kara da cewa tun farko ‘yan ta’addan sun yi garkuwa da mutane 9 a Unguwar Kudu kwatas din garin amma daga baya suka sako mutane uku.

Majiyar ta ce, “Sun yi watsi da wata tsohuwa wadda ba za ta iya tafiya ba, tare da wani karamin yaro da ke ci gaba da kuka.”

Ya kara da cewa akwai lokacin da ‘yan fashin suka zo Dutsinma kwana hudu a jere suna garkuwa da mutane, inda ya ce lamarin ya kara ta’azzara kuma mun damu matuka.

Kakakin ‘yan sandan SP Gambo, bai iya tabbatar da faruwar lamarin ba, har ya zuwa lokacin da ake gabatar da rahoton.

thisday nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp