fidelitybank

An yi garkuwa da Mace mai juna 2 a Kaduna

Date:

Wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da wata mata mai juna biyu a unguwar Lema da ke Mando daura da makarantar horas da sojoji ta (NDA) da ke Zaria a jihar Kaduna.

An yi garkuwa da wasu mutane bakwai a lokacin da ‘yan bindigan suka shiga gidaje uku da misalin karfe 1:00 na safiyar Lahadi.

Daya daga cikin mazauna unguwar Musa Danladi ya ce dukkansu suna tsoron fita daga gidajensu saboda harbin bindiga.

“Sun zo ne da misalin karfe 1:00 na safe, suka tafi da mazauna garin takwas ciki har da wata mata mai juna biyu da ta zo ziyarar mahaifiyarta da ba ta da lafiya a unguwar. Wannan dai ba shi ne karon farko da ‘yan bindiga za su kai wa al’ummarmu hari ba,” inji shi.

Sauran mazauna yankin sun yi kira ga gwamnatin jihar da ta kawo musu dauki.

Har yanzu dai gwamnati ba ta ce uffan ba kan lamarin, sai dai jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar, DSP Mohammed Jalige, ya ce zai ji cikakken bayani game da lamarin, a cewar Daily Trust.

vgn news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp