fidelitybank

An yi faɗan ƙabilanci a jihar Ondo

Date:

l’ummar Ogbese da ke karamar hukumar Akure ta Arewa a Jihar Ondo, ta shiga cikin tashin hankali, bayan wani kazamin rikici da ya barke tsakanin Fulani da Hausawa mazauna yankin.

An ce mutum daya ya mutu a rikicin tare da jikkata mutane da dama tare da lalata dukiyoyi.

An tattaro cewa rikicin da ya faro tun a yammacin ranar Talata ya yi kamari ne da safiyar Laraba, inda aka kona wasu shaguna na ‘yan Arewa a babbar kasuwar al’umma.

A lokacin da aka gabatar da wannan rahoto, har yanzu ba a san ainihin dalilin da ya haddasa rikicin ba, amma an gano cewa unguwar na cikin tashin hankali.

Sai dai wani dan unguwar ya yi ikirarin cewa rikicin ya samo asali ne daga wata hatsaniya tsakanin wani Bafulatani da ke zaune a dajin da kuma wani Bahaushe da ke zaune a unguwar a kan tabar wiwi da aka fi sani da hemp Indiya.

Kakakin ‘yan sandan, Funmilayo Odunlami, ta tabbatar da cewa shaguna 8 ne aka kone, amma ta musanta rahoton rikicin kabilanci.

nigerian news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mutane 12 sun mutu a wani hatsari a Kano – FRSC

Hukumar Kiyaye Haddura ta Ƙasa (FRSC) reshen Kano, ta...

Masarutar Rano ta haramta aurar da Yaran da ba su kammala karatun Firamare ba

Masarautar Rano a Kano ta haramta cire yarinya daga...

Matatar Dangote za ta fara jigilar mai kyauta ga gidajen mai

Matatar man Dangote za ta fara jigilar mai kyauta...

An sassata rikicin da aka shafe shekaru 30 kan Masallacin Sharada da Islamiyya

Tsohon dan takarar gwamnan Kano, Malam Sha’aban Ibrahim Sharada,...

Duk da kalubalen ‘yan siyasa a Kano mun shirya a zaben cike gurbi – INEC

Kwamishinan hukumar zaɓe mai zaman kanta (INEC) reshen jihar...

Barau ya jagorancin gangamin zaben cike gurbi a Kano

Barau ya samu rakiyar Karamin Ministan Gidaje da Raya...

Gwamnatin Kano ta kara fadada shirin matasa 

Gwamna Abba Kabir Yusuf na Jihar Kano ya sake,...

An kaiwa Malamin addini hari a Kano bayan an jikatasu da Matarsa

Wani malamin addinin Musulunci, Malam Kabir Idris, da matarsa...

Kotun Kano ta daure wata Mata da ake zargin ta tsafe su

Kotun Majistiri mai lamba 7 da ke Nomansland, ƙarƙashin...

Dalibi ya kashe kansa a cikin Jami’a

Hukumar jami'ar Obafemi Awolowo da ke jihar Osun, sun...

Gobara na cigaba da lakume wasu yankunan Turai

Gobarar daji na ci gaba da ruruwa a sassan...

An kama Fursunoni 7 da suka tsere daga gidan kurkukun jihar Nasarawa

Hukumar kula da gidajen yari a Najeriya ta ce...
X whatsapp