fidelitybank

An yi amfani da Barasa wajen siyen ƙuri’u a Benue

Date:

Ƙungiyar rajin kawo ci gaba ta YIAGA, ta ce bayanan da ta tattara sun nuna yadda ƴan siyasa suka rinƙa amfani da abubuwa daban-daban wajen sayen ƙuri’a a zaɓen gwamnonin Najeriya.

Jami’in ƙungiyar, Paul James, ya ce sun samu rahotannin sayen ƙuri’u a jihohi da dama, ciki har da irin su Bauchi da Benue.

Ya ce a Makurdi, babban birnin jihar Benue, an rinƙa saya wa mutane barasa domin su kaɗa ma wasu ‘yan takara ƙuri’a.

Haka nan a cewarsa an yi amfani da kuɗi sosai a lokacin zaɓen na gwamnoni wanda ya gudana a ranar Asabar.

A tattaunawar da ya yi da BBC a safiyar yau Lahadi, James ya ce babban abin takaicin shi ne yadda wakilan jam’iyyu suka rinƙa kaɗa wa mutane ƙuri’a bayan sun biya su kuɗi.

Ya kuma ƙara da cewa sun samu rahotannin wasu wuraren da aka ƙona ƙuri’u bayan kai farmaki a rumfunan zaɓe.

latest news 
in nigeria today 2021 punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp