fidelitybank

An wanke Minista daga zargin satar biliyan 165

Date:

Rotimi Amaechi ya kafa wani kwamiti da ya yi bincike a kan wa’adin Hadiza Bala Usman a NPA.

Kwamitin Ministan bai samu Bala Usman da laifin satar Naira Biliyan 165 daga asusun hukumar ba.

Binciken da aka yi ya nuna tsohuwar shugabar NPA ba ta ci kudi ba, amma ta rika sabawa Minista.

Rahoton The Cable ya bayyana cewa, an wanke tsohuwar shugabar hukumar NPA ta kasa, Hadiza Bala Usman, daga zargin satar kudi Naira Biliyan 165.

Zargin da ake yi wa Miss Hadiza Bala Usman na kin dawo da rarar biliyoyin da hukumar NPA ta samu cikin asusun gwamnatin tarayya, bai da madagora a doka.

Jaridar ta fitar da rahoto a ranar Talata, 15 ga watan Fubrairu 2022, ta ce kwamitin mutane 11 da Ministan sufuri, Rotimi Amaechi, ya kafa ya kammala aikinsa.

daily post nigeria today news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...
X whatsapp