fidelitybank

An wanke Minista daga zargin satar biliyan 165

Date:

Rotimi Amaechi ya kafa wani kwamiti da ya yi bincike a kan wa’adin Hadiza Bala Usman a NPA.

Kwamitin Ministan bai samu Bala Usman da laifin satar Naira Biliyan 165 daga asusun hukumar ba.

Binciken da aka yi ya nuna tsohuwar shugabar NPA ba ta ci kudi ba, amma ta rika sabawa Minista.

Rahoton The Cable ya bayyana cewa, an wanke tsohuwar shugabar hukumar NPA ta kasa, Hadiza Bala Usman, daga zargin satar kudi Naira Biliyan 165.

Zargin da ake yi wa Miss Hadiza Bala Usman na kin dawo da rarar biliyoyin da hukumar NPA ta samu cikin asusun gwamnatin tarayya, bai da madagora a doka.

Jaridar ta fitar da rahoto a ranar Talata, 15 ga watan Fubrairu 2022, ta ce kwamitin mutane 11 da Ministan sufuri, Rotimi Amaechi, ya kafa ya kammala aikinsa.

legit.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...

Tinubu ya haramta fitar da ɗanyen man kaɗanya

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin dakatar...

Hisba ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 83,776 a Kano

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa, a...

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaɗa labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...
X whatsapp