fidelitybank

An tuhumi Trump da murde zaben Amurka

Date:

An tuhumi tsohon shugaban Amurka, Donald Trump da yunƙurin murɗe zaɓen shekarar 2020 da ya sha kayi.

Ana zargin Trump da laifuka huɗu da suka haɗa da cin amanar ƙasa da lalata bayanan shaida da kuma yunƙurin tauye yancin ƴan ƙasa.

Zargin da ake masa ya biyo binciken da aka ƙaddamar ne kan zanga-zangar magoya bayansa a ginin majalisar Amurka ranar 6 ga watan Janairun 2021.

Mr Trump, ɗan shekara 77 yana fatan yin takara a zaɓen shugaban ƙasar mai zuwa kuma ya musanta laifin da ake zarginsa da su. In ji BBC.

A baya ma an zargi ɗan jam’iyyar Republican da ɓoye takardun bayanan sirri a gidansa da kuma bayar da bayanan ƙarya kan hada-hadar kasuwanci.

Binciken da aka yi kan zaɓen ya mayar da hankali ne kan matakan da Mr Trump ya ɗauka cikin watanni biyun ƙarshe na mulkinsa da kuma zanga-zangar birnin Washington inda magoya bayansa suka afkawa majalisar dokokin Amurka

vanguard news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp