fidelitybank

An tuhumi Trump da murde zaben Amurka

Date:

An tuhumi tsohon shugaban Amurka, Donald Trump da yunƙurin murɗe zaɓen shekarar 2020 da ya sha kayi.

Ana zargin Trump da laifuka huɗu da suka haɗa da cin amanar ƙasa da lalata bayanan shaida da kuma yunƙurin tauye yancin ƴan ƙasa.

Zargin da ake masa ya biyo binciken da aka ƙaddamar ne kan zanga-zangar magoya bayansa a ginin majalisar Amurka ranar 6 ga watan Janairun 2021.

Mr Trump, ɗan shekara 77 yana fatan yin takara a zaɓen shugaban ƙasar mai zuwa kuma ya musanta laifin da ake zarginsa da su. In ji BBC.

A baya ma an zargi ɗan jam’iyyar Republican da ɓoye takardun bayanan sirri a gidansa da kuma bayar da bayanan ƙarya kan hada-hadar kasuwanci.

Binciken da aka yi kan zaɓen ya mayar da hankali ne kan matakan da Mr Trump ya ɗauka cikin watanni biyun ƙarshe na mulkinsa da kuma zanga-zangar birnin Washington inda magoya bayansa suka afkawa majalisar dokokin Amurka

assu today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya gwangwaje tawagar Super Falcons da ruwan daloli da gidaje a Abuja

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bai wa ƴan wasan...

Super Falcons ta sauka a Abuja tare da yin zagayen nuna kofi

Tawagar Super Falcons ta Najeriya sun isa Abuja bayan...

Za a fuskanci katsewar wutar lantarki a Legas tsawon kwana 25

Masu amfani da wutar lantarki a jihar Legas na...

‘Yan Najeriya ku daina bayar da bayan katin dan kasar ku – NIMC

Hukumar Kula da shaidar ɗan ƙasa (NIMC), ta bayyana...

Likitoci a Legas sun fara yajin aiki saboda rage musu albashi

Ƙungiyar likitoci ta Legas (Medical Guild), wacce ke ƙarƙashin...

Yan Bindiga sun yi wa Mutane 38 yankan Rago a Zamfara

Ƴanbindiga sun kashe wasu mutum 38 ta hanyar yi...

Thailand da Cambodia sun amince da tsagaita wuta

Ƙasashen Thailand da Cambodia sun amince da tsagaita wuta...

Yansanda sun kama Sojoji cikin ‘ƴan ƙungiyar asiri’ a jihar Ogun

Rundunar 'yansanda reshen jihar Ogun, ta tabbatar da kama...

Yadda ambaliya ta shanye Adamawa

Rahotonni daga birnin Yola na jihar Adamawa na cewa,...

Yadda Jodan da Dubai ke jefa wa al’ummar Gaza abinci ta sama

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Jordan ta ce, jiragen...

Tarihi ba zai manta da Najeriya ba a bangaren kwallon kafar Mata

Najeriya ta lashe kofin ƙwallon Afirka na mata karo...

Hogan ya mutu bisa cutar gazawar koda

An bayyana cikakkun bayanai game da mutuwar ɗan wasan...
X whatsapp