fidelitybank

An tsinci gawar ma’aikacin jami’a a ruwan shakatawa na Swiming Pool

Date:

Wani ma’aikacin jami’ar Kalaba (UNICAL), Mista Ubong, wanda ke aiki a Ofishin Rijistara ya rasa rayuwarsa a ɗan karamin kwatamin ruwa a Kalaba, babban birnin jahar Cross River.

Jaridar Tribune ta rahoto cewa lamarin ya faru da misali ƙarfe 2:00 na dare a Orange Resort swimming pool dake Lamba 151 kan hanyar MCC, cikin Birnin Kalaba.

A cewar Legit, mutane sun tsinci gawar ma’aikacin jami’ar ne bayan ya fita domin shan iska kasancewar yanayin da ake ciki na zafi. Mista Ubong ɗan shekara 41 a duniya ya bata a Otal ɗin ya je shaƙatawa, amma daga bisani aka tsinci gawarsa a saman ruwan awanni hudu bayan haka.

Wani majiya da ya nemi a ɓoye bayanansa, ya ce Ma’aikacin ya je shagon siyar da kaya domin siyan abun sha da kayan abinci bayan ya bar gidan da yake zaune. Mutumin ya ce:“Ya zo Otal ɗin da nufin shan iska saboda matsanancin zafin da ake fama da shi a Kalaba. A Otal ɗin ya je ya siya kayan sha da abinci, sai kuma ya wuce Swiming Pool ba tare da ya sanar da kowa ba.” “Da misalin karfe 2:00 na dare mai tsaron wurin siyar da kayan sha ya tuna akwai wanda be biya kudinsa ba. Suka cigaba da diba wa har suka ga gawarsa a saman ruwan.”  

leadership news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...
X whatsapp