fidelitybank

An tsinci gawar Fasto bayan an sace shi a Edo

Date:

Wani daga cikin shugabannin cocin, ya ce, an sace Father Christopher Odia ne daga gidansa a Ikabigbo, ranar Lahadi a lokacin da yake shirin tafiya cocin domin ibada.

Shedu sun ce, mutanen yankin na su ne da sauran jami’an tsaro da suka bazama nema cikin fushi suka gano gawar.

Lamarin ya faru ne kasa da sa’a 24 da kashe wani limamin coci, Father Vitus Borogo, a gonarsa a yankin kudu maso yammacin Najeriya, kuma mako uku bayan da wasu ‘yan bindiga suka kashe masu bauta a coci akalla 40 a jihar Ondo.

Najeriya na fama da gagarumar matsalar tsaro, inda ake fama da satar jama’a domin karbar kudin fansa da kisan gilla a sassan kasar daban-daban.

A kan hakan ne ma gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammacin kasar ta shawarci jama’a da su mallaki makamai domin kare kansu daga barayin daji masu satar jama’a da ke addabarsu, kiran da ya janyo ce-ce-ku-ce a fadin kasar a halin yanzu.

breaking news in nigeria today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar Æ´ansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...

Ahmed Musa za ma sabon shugaban gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naÉ—a kyaftin...

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leƙen asirin ƙasashen Netherlands da Jamus sun zargi...

Kotu ta bayar da umarni Majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buƙaci...

Sojoji sun hallaka Æ´anbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe Æ´anbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...
X whatsapp