fidelitybank

An tsinci gawar dan majalisar jihar Anambra bayan an yi garkuwa da shi

Date:

An tsinci gawar ɗan majalisar jihar Anambra, Justice Azuka mai wakiltar ƙaramar hukumar Onitsha ta Arewa, gunduma ta farko.

Gidan talbijin na Channels ya ruwaito cewa haɗin gwiwar jami’asn tsaron ƙasar ne suka gano gawar a gadar 2nd Niger Bridge.

A watan Disamban da ya gabata ne aka sace ɗan majalisar a birnin Onitsha.

Bayan shafe makonni ana bincike jami’an tsaro daga Abuja, suka kama wasu mutane da ake zargi da sace ɗan majalisar, inda suka kai jami’an har inda suka jefar da gawar Mista Azuka.

Wannan shi ne karo na biyu da ake sace ɗan majalisar jihar Anambra kuma a kashe shi a shekarun baya-bayan nan.

A shekarar 2022 ma an sace wani ɗan majalisa mai suna Okey Okoye, inda daga baya kuma aka kashe shi a wani yanki na jihar.

breaking news in nigeria today punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...
X whatsapp