fidelitybank

An tsinci gawar Dan Jaridar da ake ta nema

Date:

An gano gawar wani ɗan jaridar Kamaru bayan ɓacewarsa tun ranar Talata da ta gabata. An yi zargin cewa wasu ne suka yi garkuwa da shi.

Ɗan jaridar mai suna Martinez Zogo, ya kasance darektan wata gidan rediyo mai zaman kanta inda yake gabatar da wani shiri kan dokokin hanya.

A baya-bayan nan ya yi magana a kafar ƴada labarun kan batun zargin sama da faɗi da kuɗaɗe da ake yi wa manyan ƴan kasuwa da kuma jami’an gwamnati.

Wani mai magana da yawun gidan rediyon tare da matarsa, sun ce sun gani gawar ɗan jaridar a wani wuri a wajen Yaoundé, babban birnin ƙasar.

Wani mai fafutukar kare hakkin ‘yan jarida, ya ce ya jiyo hayaniya ta ‘yan sanda a wajen tashar a daren Talata, inda aka gano motarsa da aka lalata.

An kuma gano wata bakar mota na wucewa ta wajen da lamarin ya faru.

latest news in nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp