fidelitybank

An tsinci gawar Dan Jaridar da ake ta nema

Date:

An gano gawar wani ɗan jaridar Kamaru bayan ɓacewarsa tun ranar Talata da ta gabata. An yi zargin cewa wasu ne suka yi garkuwa da shi.

Ɗan jaridar mai suna Martinez Zogo, ya kasance darektan wata gidan rediyo mai zaman kanta inda yake gabatar da wani shiri kan dokokin hanya.

A baya-bayan nan ya yi magana a kafar ƴada labarun kan batun zargin sama da faɗi da kuɗaɗe da ake yi wa manyan ƴan kasuwa da kuma jami’an gwamnati.

Wani mai magana da yawun gidan rediyon tare da matarsa, sun ce sun gani gawar ɗan jaridar a wani wuri a wajen Yaoundé, babban birnin ƙasar.

Wani mai fafutukar kare hakkin ‘yan jarida, ya ce ya jiyo hayaniya ta ‘yan sanda a wajen tashar a daren Talata, inda aka gano motarsa da aka lalata.

An kuma gano wata bakar mota na wucewa ta wajen da lamarin ya faru.

breaking news in nigeria today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp