‘Yan majalisar dokokin jihar Legas sun tsige kakakin majalisar Mudashiru Obasa.
‘Yan majalisar dai na zargin Obasa da wasu laifukan da suka shafi doka da kuma kudi.
Jaridar Peoples Gazette ta ruwaito cewa ‘yan majalisar sun maye gurbin Obasa da mataimakinsa Lasbat Meranda.
Mernda, wanda ke wakiltar mazabar Apapa 1, ya kasance tsohon shugaban majalisar wakilai.