fidelitybank

An tsayar da ranar fara gasar kofin Afrika

Date:

Hukumar ƙwallon ƙafar Afirka (CAF) ta ce, za a gudanar da gasar nahiyar ƙasashen Afirka ta Afcon a watannin Disamban 2025 da kuma Janairun 2026.

Hukumar Caf ta ce ƙasar Morocco ce za ta ɗauki nauyin gasar ta 2025 da za fara ranar 21 ga watan Disamban 2025 zuwa ranar 18 ga watan Janairun 2026.

Gasar wadda ƙasashe 24 za su fafata za ta ci karo da lokacin da ake tsaka da gasar Premier.

Wannan ne karo na farko da za a buga gasar Afcon a lokacin bukukuwan Kirsimeti da sabuwar shekara.

Haka kuma hukumar ta Caf ta sanar da ɗage gasar ƙwallon ƙafar mata ta 2024 zuwa watan Yulin shekara mai zuwa.

Gasar ta mata – wadda ita ma za a buga a Morocco – za a fara ta ne daga rabar 5 zuwa 26 ga watan na Yulin shekara mai zuwa.

www.leadership ng.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp